Tattaunawa Da Ra'ayin Masu Saurare

Kan cika shekaru 10 da sace daliban Chibok da Boko Haram ta yi

Informações:

Sinopsis

Yayin da aka cika shekaru 10 da sace dalibai a makarantar sakandiren 'yan mata da ke garin Chibok a jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya, har yanzu akwai matan kusan 100 da ke tsare a hannun mayakan Boko Haram da suka yi garkuwa da su. Gwamnatin kasar dai na ci gaba da ikirarin cewa, tana iya bakin kokarinta wajen ganin an sako sauran 'yan matan da ke hannun mayakan.Abin tambayar ita ce, wannen hali iyayen yara da ke hannun mayakan ke ciki?Yaya makomar ilimi take a Najeriya, tun daga lokacin da Boko Haram suka kafa tarihin sace dalibai kawo yanzu?Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.