Tattaunawa Da Ra'ayin Masu Saurare

Yadda rundunar tsaron Najeriya ta ceto daliban Kuriga

Informações:

Sinopsis

Rundunar tsaron Najeriya ta sanar da ceto 137 daga cikin dalibai 287 da aka sace a makarantar garin Kuriga da ke jihar Kaduna  bayan share tsawon makonni biyu a hannun ‘yan bindiga. Sanarwar da rundunar sojin ta fitar na cewa an ceto mutanen ne a wani wuri da ke cikin jihar Zamfara.Abin tambayar shine, ko meye makomar sauran mutane 151 da aka sace lokaci guda tare da wadanda aka kubutar?Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.